Da Na Auri Talaka Gara Na Mutu Banyi Aure Ba – Cewar Fatima Sheka

Wata Matashiya yar arewacin na Najeriya mai suna Fatima Sheka ta ce da ta auri talaka Gara ta mutu ba tayi aure ba. Matashiyar ta bayyana hakan ne a shafinta na Twitter.

Jarumar tayi wallafa kamar haka “Nifa Idan Har Talaka Zan Aura, To Gwara Na Mutu Ban Yi Auren Ba” a Cewar Fatima Sheka.