Daushe ya ba Rarara wa’adin sa’o’i 44 ya fice daga jihar Kano /Rikici Ya Barke/ Kalli Cikakken Videon…

 

Jarumin ya ce “Mune ƴaƴan jihar Kano kuma bamu so kowa ya ƙara tsoma baki a harkokin siyasar jihar mu saboda haka muna umartar sa ya fice mana daga jiha ya koma jihar sa” in ji shi.

A Yanzu haka wanna Rikicin yanaci gaba da afkuwa kamar yadda a yanzu haka ga video Ka kalla.